Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa,Mansurah Isah ya nuna Alhini kan abinya faru akan zanga-zangar SARS a fadin Najeriya.
Ta bayyana ta shafinta na sada zumunta cewa jiya ta sha kuka sosai.
Bidiyo: An cinna wuta ga hedikwatar hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa a Legas
Wata ta tambayeta ya maganar zanga-zangar da ta shirya yi ranar Alhamis?
https://www.instagram.com/p/CGmiNXNM9nq/?utm_source=ig_embed
568 total views, 3 views today