An ga matasan na lalata motoci da dama inda kuma suka kwashi kayayyaki suka tsere dasu.
Mansurah Isah Ta Bayyana Dalilin da yasa Bata Taba cewa Ita cikakkiyar ‘yar Arewa bace
Wani shaida ya gayawa Punch cewa matasan sun fara kaiwa gidan mahaifan gwamnan jihar harine inda ‘yansanda suka kashe wasu daga cikinsu amma sai suka sha karfin ‘yansandan suka tilasta musu guduwa, bayan sun kona gidan mahaifan Gwamnan sai kuma suka zarce zuwa Fadar sarkin legas din inda suka afka mata.
Ga bidiyon nan kasa.
https://twitter.com/mrsgbeborun/standing/1318859809450504193?ref_src=twsrcpercent5Etfwpercent7Ctwcamppercent5Etweetembedpercent7Ctwtermpercent5E1318859809450504193percent7Ctwgrpercent5Eshare_3percent2Ccontainerclick_0&ref_url=httpspercent3Apercent2Fpercent2Fwww.hausaloaded.compercent2F2020percent2F10percent2Fzanga-zangar-sars-bidiyo-mafusata-sun-afkawa-fadar-sarkin-legas-sun-kori-jamian-tsaro-tare-da-dauke-sandar-sarautar-sarkin-bidiyo.html
900 total views, 3 views today
Be the first to comment