An kama wata dalibar makarantar sakandare dauke da bindiga kirar pistol na gargajiya da aka ce tana shirin harbin malaminta a makaranta
Wani malami a Makarantar Gwamnatin Sakandare na Ikot Ewa a jihar Cross ya umurci dalibar da aske gashin kanta da ta rina zuwa wani launi amma hakan ya fusata ta ta.
Not all gunmen are idiots: Zamfara governor
Bayan hakan ne dalibar ta zo makaranta dauke da bindiga.
Daga bisani an gayyaci sojoji zuwa makarantar bayan kama dalibar da bindiga kamar yadda aka wallafa hotunan a kafafen sada zumunta.
213 total views, 15 views today