• About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy
  • DMCA Reports
  • Advertise With Us
  • Email
  • Facebook
  • Twitter
  • RSS
  • Instagram
  • Whatsapp
Mobilized9ja
  • Home
  • News
  • Music
  • Video
  • Sports
  • Others
  • Education
  • Hausa Gist
  • Technology
  • Entertainment
TRENDING
  • [ March 2, 2021 ] Zamfara schoolgirls released, arrive Govt House News
  • [ March 2, 2021 ] Bayern Munich Are The Best Club In The World – Pep Guardiola Sports
  • [ March 2, 2021 ] DOWNLOAD: Isah Ayagi – Sabon Labari [Mp3 Download] Hausa Musics
  • [ March 2, 2021 ] DOWNLOAD: Ado Gwanja – Sabuwar Amarya [Mp3 Download] Hausa Musics
  • [ March 1, 2021 ] DOWNLOAD: Hamisu Breaker – Kanwata [Mp3 Download] Hausa Musics
  • [ March 1, 2021 ] DOWNLOAD: H. Adam Dorayi -Na Daina So [Mp3 Download] Hausa Musics
HomeAuthorsM. Jamiu

Articles by M. Jamiu

About M. Jamiu
Muhammed Jamiu is a Head Editor at Mobilized9ja (M9JA). He has been publishing for 8 years and focused more on Local/World News, Nigeria Music & Video all in English and Hausa Language.
Hausa Gist

Cin Zarafin Kamfanonin Kasar Sin Da ‘Yan Siyasar Amurka Suka Yi Ba Zai Samu Goyon-Bayan Jama’a Ba

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Wani alkalin babbar kotun tarayyar Amurka, wato mai shari’a Carl Nichols na kotun tarayyar dake gundumar Columbia, ya dakatar da umarnin da shugaba Dornald Trump ya gabatar, recreation da haramtawa kamfanin nan dake yada kananan …..

Hausa Gist

Me Ya Sa Amurkawa Suka Dena Gaskata Shugabanninsu Da Hukumomin Yaki Da Annobar COVID-19 Na Kasar

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Masu hikimar magana na cewa, “idan tsoho banji kunyar hawa jaki ba, to shi ma jakin ba zai ji kunyar kayar da tsoho ba”. A bayyane take, al’amarin tsarin demokaradiyyar Amurka lamari ne mai cike …..

Hausa Gist

Kotu Ta Ci Tarar Sanatan Da Ya Mari Mace Miliyan 50

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Babbar kotun tarayya ta umurci Elisha Abbo, Sanata mai wakiltan Adamawa ta arewa, da ya biya Naira miliyan 50 a matsayin diyya ga Osimibibra Warmate kan cin zarafinta. A 2019, hukumar ‘yan sanda ta gurfanar …..

Hausa Gist

Wake Ga Alan Waka Mai Taken ‘Daktan Waka’

September 28, 2020 M. Jamiu 0

An rubuta wakar nan ne, don taya Alhaji Aminuddin Ladan Abubakar (Alan waka), murnar karramarwar Dakta da a ka yi ma sa ranar Asabar, 26 ga Satumba, 2020. Gun Daktan waka nake mika kyakkyawan fata* …..

Hausa Gist

Kai Wa Zulum Hari: Adadin Wadanda A Ka Kashe Ya Karu

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Wadanda su ka mutu a harin da aka kai wa Gwamnan Borno photo voltaic kara yawa. Adadin wadanda su ka rasu a sanadiyyar wannan hari za su haura 30 yanzu. Ana zargin Sojojin ISWAP ne …..

Hausa Gist

An Yaba Wa Gwamnatin Nijeriya Kan Shirinta Na Dawo Da Martabar Noma

September 28, 2020 M. Jamiu 0

An yaba wa gwamnatin tarayyar Najeriya kan dawo da martabar noma kasar nan, domin hakan zai taimaka wajen jama’ar samun ayyukan yi a lokacin damuna da kuma rani, wanda ita kan ta kasar zai taimake …..

Hausa Gist

Gurguwa Da Auren Nesa: Bayan Titin Kano-Kaduna-Abuja Ya Gagari Kundila..?

September 28, 2020 M. Jamiu 0

“Abin dariya wai yaro ya tsinci hakori” kuma Hausawa photo voltaic ce “Abin da wuya gurguwa da auren nesa” bai kamata gwamnatin Muhammadu Buhari ta rika aikin “Baban-Giwa ba, tana tubka kuma tana warwarewa a …..

Hausa Gist

KAI KAWAI !!! Yan Boko Haram Da Iyalinsu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Yan Boko Haram Da Iyalinsu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji Wasu mayakan Boko Haram da ke yankin Arewa maso Gabas ta Nijeriya photo voltaic mika wuya ga dakarun soji. Hedkwatar tsaro ta sanar da …..

Hausa Gist

Juna-biyu Ta Yi Kundunbala Cikin Ruwa Don Ceto Mijinta

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Wata mata mai juna biyu ta samu nasarar ceton mijinta daga bakin wani katon kifi a Florida. A ranar 20 ga watan Satumba ne kifin ya kai wa wani mutumi dake cikin jirgin ruwa hari, …..

Hausa Gist

Girmamawa yana Dauke – Kalmomin Girmamawa

September 28, 2020 M. Jamiu 0

Kalmomin Girmamawa A makonnin biyu da suka shude, mun ga nau’ukan kamalai da dama. Wadanda ire-irensu ne suka fi cancantar su rika yawo a tsakanin ma’aurata, idan har da gaske suna burin karfafar zamantakewar tasu …..

Posts navigation

« 1 … 133 134 135 … 137 »

FOLLOW 0N TWITTER

Tweets by mobilized9ja

RECENT POSTS
  • Zamfara schoolgirls released, arrive Govt House
  • Bayern Munich Are The Best Club In The World – Pep Guardiola
  • DOWNLOAD: Isah Ayagi – Sabon Labari [Mp3 Download]
  • DOWNLOAD: Ado Gwanja – Sabuwar Amarya [Mp3 Download]
  • DOWNLOAD: Hamisu Breaker – Kanwata [Mp3 Download]
RECENT COMMENTS
  • M. Jamiu on Wata sabuwa anacinmu da dare azagemu da rana munzama dankali inji wata jarumar kanywood
  • abubakar on Wata sabuwa anacinmu da dare azagemu da rana munzama dankali inji wata jarumar kanywood
  • ISHAQ S FAWA on Inda Ranka….Kotun a Kano ta ci tarar gawa Naira 50,000 ko daurin shekara daya
  • Mai Bwata Ndirmbitah on Wasu ‘yan matan Chibok sun sake tsere wa daga hannun Boko Haram
  • Abubakar sani on Ba abu bane mai sauki cika alkawuran da na dauka, in ji Buhari
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy
  • DMCA Reports
  • Advertise With Us

© 2021 ALL RIGHTS RESERVED MOBILIZED9JA.COM.NG